Ga Dama Ta Samu: Yadda Zaku Samu Tallafin Karatu Kyauta Zuwa Kasar Waje Cikin Sauki

Assalamu Alaikum Jama’a barkanmu da wannan lokaci da fatan kowa yana cikin koshin lafiya

  • Mai girma Ministan Ilimi (HME), Mallam Adamu Adamu, ta haka yana gayyatar ƴan Najeriya masu sha’awar yin karatu a kasashen waje kamar su:
  • Russia,
  • Morocco,
  • Hungary,
  • Egypt,
  • Venezuela,
  • chana
  • Hungary
  • Romania
  • Serbia

Hukumar zata bada damar karatunne a bisa mataki guda biyu Degree da kuma masters

  • Digiri na farko ga wadanda suka Kammala Secondary
  • Digiri na biyu dana uku ga masu masters and PhD

Danna Apply now dake kasa domin yin Apply

Apply Now

Allah ya taimaka

Join Our Whatsapp Group

Related Articles

Back to top button
error: Alert: Content selection is disabled!!