Ga Dama Ta Samu: Yadda Zaku Samu Tallafin Karatu Kyauta Zuwa Kasar Waje Cikin Sauki

Assalamu Alaikum Jama’a barkanmu da wannan lokaci da fatan kowa yana cikin koshin lafiya

  • Mai girma Ministan Ilimi (HME), Mallam Adamu Adamu, ta haka yana gayyatar ƴan Najeriya masu sha’awar yin karatu a kasashen waje kamar su:
  • Russia,
  • Morocco,
  • Hungary,
  • Egypt,
  • Venezuela,
  • chana
  • Hungary
  • Romania
  • Serbia

Hukumar zata bada damar karatunne a bisa mataki guda biyu Degree da kuma masters

  • Digiri na farko ga wadanda suka Kammala Secondary
  • Digiri na biyu dana uku ga masu masters and PhD

Danna Apply now dake kasa domin yin Apply

Apply Now

Allah ya taimaka

Join Our Whatsapp Group

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button
error: Alert: Content selection is disabled!!