Hukumar Kidaya Ta Fitar Da Sunanyen Mutanen Da Zasu Jagoranci Horar Da Mutane aikin Kidaya
![](https://howgist.com/wp-content/uploads/2023/03/kmc_20230302_190544.jpg)
Hukumar kidaya ta kasa a Jihar Jigawa ta fitar da sunayen mutanan da zasu jagorancin horar da mutane a dukkan Ƙananan hukumomi fake jihar domin jagorantar horar da ma’ikatan ta na wucin gadi na aikin Kidaya na shekara 2023.
ma’aikatan wucin gadin da za a dauka sun hadar da masu bada horo a matakin jiha da Jami’an kula da aikin da masu bada horo a cibiyoyin da hukumar ta samar da sauran Jami’an gudanar da aikin kidayar.
Duba hoton da yake kasa domin duba sunanyen
![](http://howgist.com/wp-content/uploads/2023/03/kmc_20230302_190544-1024x576.jpg)
©️Ahmed El-rufai Idris
Kaduna State Coordinator Zumunta Youth Awarenesses Forum