SIRRIN KARIN NI’IMA

idan kinaso lokaci daya ki jike da ni ima agabanki ki samu
kankana me yashi ki fereta kiyi mata kofa sannan ki daka
kanun fari ki zuba aciki saiki daka dabino bayan kin cire
kwallon shima ki zuba saiki samu kwallon kwakwa ki fasa ki
zuba ruwan aciki sannan ki rufe wannan kankanar kibarta
ta kwana idan kari ya waye saiki dauko ki shanye gaba
daya sannan ki cinye wannan kwakwar uwar gida wannan
hadin keda kanki zaki gane kin hadu

SIRRIN KARAWA MACE SHA AWA

akwai mata da yawa wanda zaka samu matan aurene
amma suna fama da karancin sha awa hasalima suna jima
ine bawai don dadiba sai dan raya sunnar manzan allah
(saw) amma ga wata faida wacce idan kikayi amfani dasu
zakiyi sha awar jima i sosai
kisamu danyen zogale ki markadashi saiki tace wannan
ruwan ki zuba masa kanunfari da zuma kinasha safe da
yamma

Join Our Whatsapp Group

Related Articles

Back to top button
error: Alert: Content selection is disabled!!